August 2018 - arewastar arewastar: August 2018

Pages

Featured Featured
how-to-use-your-android-device-as
Techwise Blogger Template By 24clan Team
dent-free-data
Liberty 3 Column Blogger Template By 24clan Team
9mobile-special-offer
Publisher V7.5.1 Premium - WordPress News Template By 24clan Team
mtn-double-data-cheat
Sahifa v5.6.10 Premium Wp Theme By 24clan


Friday, August 31, 2018

Shirin yaki: An fallasa kasar dake taimaka ma yan shia da makaman kare dangi

Rahotanni sun fallasa kasar Iran a matsayin kasar dake taimaka ma yan Shi’a da makamai don sun kaddamar da yaki a kasar Iraqi da sauran kasashen dake hamayya dasu, inji rahoton jaridar Daily Trust.

Majiyar arewainfinity. com.ng ta ruwaito kasar Iran na cigaba da karfafa mayakan yan shia dake kasar Iraqi mai suna Quds da makaman kare dangi watau nukiliya don su kare kansu tare da kai ma duk wata kasar dake yaki dasu hari.

Wani hadakar jami’an gwamnatin kasar Iran guda uku, jami’a leken asiri na kasar Iraqi da wasu jami’an kasashen turai ne ta bayyana haka, inda tace a yanzu haka Iran ta aika da makaman nukiliya masu kananan zango ga yan shi’ar kasar Iraqi a watannin da suka gabata.


Haka zalika wasu jami’an leken asiri guda biyar sun tabbatar da cewar Iran na taimaka ma yan shi’an Iraqi da kayan aiki domin su fara kera makamansu da kansu. “Hikimar yin haka shine don Iran ta samu tufun dafawa idan har an kai mata hari.

“Nukilyan da ta baiwa yan shi’an basu dayawa, basu wuce dozin daya ba, amma zasu iya kara yawansu idan bukatar haka ya taso.” Inji wani jami’in kasar Iran.

A baya kasar Iran ta sha yin ikirarin cewa makaman nukiliya da take kerawa zata yi amfani dasu ne kawai idan an tabata, amma sai ga shi da aka tambayi manyan jami’an kasar game da wannan batu sai suka zuke, suka ki cewa uffan.
Daga cikin makaman da yan shi’an kasar Iraqi suka samu akwai wasu nukiliyoyi masu suna Zelzal, Fateh-110, da Zolfaqar wanda zasu iya kai nisan kilomita 200 zuwa 700, wanda hakan ya sanya kasashen adawar Iran Isara’ila da Saudiyya cikin wannan zango.

Ku biyo mu

KU LATSA: Hanyar sauko da sabuwar manhajar jaridar arewainfinity.com.ngHausa cikin sauki

Ga masu shawara ko korafi, a same mu a labaranhausa@arewainfinity.com.ng
Source: arewainfinity. com.ng

Wednesday, August 29, 2018

How many times has Real Madrid won the Champions League?

The  Champions League was established as a seasonal football competition since 1955 by Europe’s football governing body UEFA.

Principally, the Champions League is open to domestic league winner of all UEFA (Union of European Football Associations) member associations with the exception of Liechtenstein, which currently runs no domestic league competition.

Furthermore, the Champions League also welcomes some top clubs in Europe’s big leagues that end their domestic campaign between second to fourth spot.

Previously, the Champions League was known as the European Cup before it was rechristened during the 1992–93 season.

Initially, only the respective national league winners and the defending champion of the Champions League were permitted to take part in Europe’s premier club competition.

However, this was rule was changed in 1997 to permit runners-up of the stronger leagues across Europe to compete.

At the commencement of the Champions League era, the defending champion did not automatically qualify for the tournament until the rules were changed in 2005 to grant title holders Liverpool free passage into the tournament.




Interestingly, clubs that have won the Champions League three times in a row, or five times overall, receive a multiple-winner badge.

At the last count six clubs that include Real Madrid, Ajax, Bayern Munich, Milan, Liverpool and Barcelona have earned this privilege.

However, a total of 22 clubs have claimed the Champions League/European trophy.

Spanish giants Real Madrid currently hold the record for the most victories, having claimed the competition 13 times, including the inaugural edition of Europe’s most popular club football competition.

The Los Blancos have also won the seasonal competition the most times in a row, claiming it five times between 1956 and 1960.

On the other hand, Italian topflight champions Juventus have been runners-up most times, losing seven times in the finals.

La Liga side Atlético Madrid remain the only club to play in three finals without tasting victory while the pair of Reims and Valencia have ended up twice as runners-up twice without winning.

On the whole, Spanish clubs have provided the most champions, with 18 wins from two clubs.

Italy account for 12 winners from three clubs as England produced 12 winners from five clubs.

Interestingly, English clubs were axed from the competition for five years no thanks to the Heysel disaster in 1985.



Real Madrid are the current holders of the Champions League after beating Liverpool at the 2018 final in Kiev, Ukraine.

Football Memes from the 2018 FIFA World Cup | arewainfinity.com.ng


Sunday, August 26, 2018

Lionel Messi wants Barcelona to sign Marcos Alonso


- Chelsea defender Marcos Alonso has emerged as a target for Barcelona

- The Spain international is also wanted by Real Madrid

- But Lionel Messi wants the Catalan giants to bring the left back to the Camp Nou

Barcelona superstar Lionel Messi has reportedly told the club's chiefs to bring Chelsea defender Marcos Alonso to the Nou Camp for him to give Jordi Alba a competition in Spain.

Marcos Alonso has been impressive for the Blues this season in the Premier League playing in the Blues' last two games. He also scored the winning goal against rivals Arsenal.

August 31 is the day the ongoing transfer window will close in Spain, and according to the report by Don Balon, Barcelona want to sign Marcos Alonso before the deadline.

Marcos Alonso is currently Maurizio Sarri’s first choice left back at Stamford Bridge and has three more years left on his contract with the Blues.

Since he joined Chelsea in September 2016, the Spain international has scored 15 goals for the Premier League side.

PAY ATTENTION: Become a member of the leading sports Facebook group 'Naija Football Fan Zone'

Earlier, arewainfiniti.blogspot.com had reported how Chelsea star Marcos Alonso reportedly emerged as a summer transfer target for Spanish giants Real Madrid who are said to be ready to tempt the Blues with massive amount.

This comes after Los Blancos' defeat against city rivals Atletico Madrid in the Uefa Super Cup in which Real Madrid are now planning to add more players to their squad.

Football Transfers That
Arewainfiniti.blogspot. com

Manyan matan Kannywood 5 da basu da aure har yanzu


Masana’antar Kannywood na da albarkattun kyawawa kuma kwararrun yan wasa mata da suka amsa sunansu na kyawawa.

Baya ga kyawu da wadannan mata ke da shi sun kasance masu kwazon aiki.

Munyi amfani da wannan dama wajen kawo maku kyawawan matan Kannywood da ke kasuwa har yanzu wato basu yi aure ba tukuna.


1. RAHAMA SADAU



Manyan matan Kannywood 5 da basu da aure har yanzu

Rahama Sadau ta kasance matashiya wacce aka Haifa a ranar 7 ga watan Disamba, 1992 a jihar Kaduna. Tana da digiri a fannin kasuwanci. Tana daya daga cikin shahararrun yan matan Kaannywood, wacce ta shahara tun bayan bayyanarta a wani fim mai suna “Gani ga wane”. A kullun jarumar na mafarkin kasancewa shahararriya kuma mafarkinta ya zama gaskiya.
2.HADIZA GABON



Manyan matan Kannywood 5 da basu da aure har yanzu

Hadiza Aliyu wacce aka fi sani da Hadiza Gabon ta kasance daya daga cikin matan Kannywood mafi kyau, tana da fuska mai matukar kyau da daukar hankali. An haifi Hadiza a ranar 1 ga watan Yuni 1989 a Libreville, a jumhuriyyar Gabon. Ta shaharane bayan ta fito a fim din Äli yaga A
3.NAFISAT ABDULLAHI

Manyan matan Kannywood 5 da basu da aure har yanzu

Nafisa ta kasance daya daga cikin kwararrun jarumai da ked a kwazon aik. An haife ta a ranar 23 ga watan Janairu a garin Jos, Jihar Plateau. Nafisa ta kasance kyakyawa. Ta shahara a fim dinta na farko a 2010 wato “Sai wata rana.”

4.FATIMA ABDULLAHI WASHA



Manyan matan Kannywood 5 da basu da aure har yanzu

Fatima Washa ta kasance kyakyawar jaruma da ta fito a fina-nai da dama ciki harda Rariya. An haifi jarumar mai taushi Magana a ranar 21 ga watan Fabrairu 1993.

5. HAFSAT IDRIS



Manyan matan Kannywood 5 da basu da aure har yanzu

Hafsat Idris wacce aka fi sani da sunan wani fim da ta fito wato ‘Barauniya’ ta kasance daya daga cikin hadaddun matan kannywood. An haife ta a garin Shagamu amma yarasalin jihar Kano ce.

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@arewainfinity.blogspot. com

Ku same mu a 

Arewainfinity.blogspot.com

Saturday, August 25, 2018

Glo Yakata

As we strive to continually develop innovative products that deliver best value for your money, we are proud to announce the launch of GLO YAKATA. YAKATA offers you awesome voice and data benefits when you buy a Glo SIM. When you buy a Glo SIM today, you get upto 6GB data every month for 6 months (that’s 36GB of data) plus a whooping N2,200 on every N100 recharge to call ALL NETWORKS.

Other benefits of Glo Yakata include:
· Voice benefit can be used to call ALL NETWORKS; the more you recharge, the more value you enjoy
· If your 1st recharge of the month is N200 or more, you will get a special data bonus that is 2.5 times higher than the regular data benefit
· You will enjoy this special data offer on every first recharge of the month for six months
· Bonus is valid for 7 days

Existing customers dial *220# to subscribe

Za a yi jana'izar Kofi Annan ranar 13 ga watan Satumba


Shugaban kasar Ghana Nana Akufo Addo ya ce za a yi wa tsohon shugaban majalisar dinkin duniya Mr Kofi Annan jana'izar ban-girma.

Mr Annan, wanda dan asalin kasar Ghana ne, ya mutu ranar Asabar din da ta gabata a birnin Geneva, inda ya kwashe shekara da shekaru yana zaune da iyalinsa.

Mr Addo ya bayyana haka ne lokacin da wata tawagar mutum bakwai na iyalan tsohon babban jami'in diflomasiyyar ta ziyarce shi a gidan gwamnatin kasar da ke Accra.

Tsohon shugaban majalisar dinkin duniya Kofi Annan ya rasu

Duniya na alhinin mutuwar Kofi Annan

A cewar sa, za a yi wa Mr Annan jana'izar ban-girma ranar 13 ga watan Satumba a matsayinsa na babban ma'aikacin diflomasiyya da kuma dan kasar na gari.

Ya kara da cewa gwamnatin Ghana ce za ta dauki nauyin dukkan abubuwan da za su faru lokacin jana'izar.

Shugaban kasar ta Ghana ya ce shugabannin kasashe da dama sun kira shi inda suka yi masa ta'aziyyar mutuar Mr Annan, yana mai cewa yana sa ran da dama daga cikin su za su halarci jana'izarsa.

Sunday, August 12, 2018

Yadda ake cinikin ragunan Sallah ta Intanet a Aljeriya

Matsalar satar ragunan Sallah ya sa masu sayar ragunan Sallah da tumaki a Aljeriya sun koma suna amfani da shafin Facebook da wasu shafukan intanet domin tallar dabbobinsu.
Suna fatan cinikayya ta hanyar Intanet zai kare su daga hatsarin da ke tattare da daukar dabbobinsu zuwa birane don sayar wa a lokutan sallar layya, saboda an dade ana yi wa 'yan kasuwa duka a kwace dabbobinsu, kamar yadda shafin jaridar intanet na Echourouk ya ruwaito.
Shafin Facebook da Ouedkniss.com a Algeria, ya ba 'yan kasuwa damar saka hotunan dabbobinsu daga gida domin talla.
Sannan akwai wani shafi kuma da ke tallar dakon dabbobin ga 'yan kasuwa zuwa ga wadanda suka saya a Intanet.
'Yan kasuwar yanzu na amfani da shafin Facebook domin tallan ragunan sallah a sassan Aljeriya don gujewa hatsarin da ke tattare wajen kwasan ragunan zuwa birane domin sayarwa.
Ana sa ran za a yi layya da dabbobi kusan miliyan shida a Algeria a bana, sabanin miliyan hudu da aka yanka a shekarun baya.
Kungiyar manoma ta Algeria ta ce tana son sawwake wa mutane dabbobin layya inda za su iya saya cikin sauki.
A ranar 21 ga watan Agusta ake sa ran gudanar da Eid al Adha, biki na biyu mafi muhimmaci ga Musulmi bayan bikin Sallar Azumi wato Eid el-Fitr.

Friday, August 10, 2018

THIS IS REALLY SHOCKING BUT REAL. MTN LATEST CHEAT

THIS IS REALLY SHOCKING BUT REAL. MTN LATEST CHEAT,=[AIRTIME AND DATA OFFER]INCREDIBLE FAST MTN FREE BROWSING CHEAT FOR LAPTOPS, ANDROID AND PHONES.Wow! MTN is in trouble again This my first time to enjoy MTN misleading system..IT ROCKs LIKE MAD.If You Do It With N200 You Will get N2500 free recharge card plus 5GB. If do it with N400 you will get N4,000 free recharge card plus 20GB Data.if do it with N500 youwill get N10000 free recharge card plus 30GB data(1,).HOW TO GO ABOUT IT- Follow this step To do Yours.(1). Buy MTN Recharge Card Of N400 or N200 or N500 (2). Go to Your Message And Type This *your MTN number*the card pin*131# for example*08039656347*56250742545352*131# And Send It To This MTN Secret IMDF Number– +2349063600332.…After Sending It, Wait For the confarmation sms for like 5minute , You will receive A Message Saying- Your IMDF is ****, E.g-1234, Then Go And load the Card By Dailing*555*1234*the recharge card pin#, And Send, It Will Credit your account with N2500 recharge card plus 5GB Instead Of 200, you will get N4,000 recharge card plus 20GB data, you will get N10000 free recharge card plus 30GB data instead of N500. The Respective data for Each Plan last for 2months… Guys don’t be selfish Share this with friend to benefit from this offer.

Monday, August 6, 2018

Ronaldo continues preparations for new season with compact squad

- Portugal international Ronaldo is getting set for a new life in the Serie A this season
- He joined the Italian League champions from Real Madrid in a mega move in July

- The 33-year-old is currently training with a reduced Juventus team to get himself ready for his new team
Juventus new signing Cristiano Ronaldo has continued to gear up for his debut for the Italian Serie A champions as he trained with a reduced squad in Turin on Sunday morning, August 4.
The five time ballon d'Or winner ended his nine year reign with 13 time Champions League winners Real Madrid last month in a €100 million deal until the summer of 2022.
After joining the Old Lady in a mega move, he decided to keep away from the team's preseason tour in the United States as he used the time to get acquainted with his new environment and also recover from his World Cup exploits.
According to Dailymail, the Portuguese international took part in a training session at the club's Juventus Training Center in Vinovo as he continues to prepare for the new season.
Massimiliano Allegri's men were beaten 3-1 in their penultimate pre-season friendly against Real Madrid at FedExField on Saturday night with Gareth Bale's wonder-strike and a brace from Marco Asensio in their last game on the US tour.
There is only one more pre-season amble before their Serie A campaign begins, the traditional 'family friendly' between Juventus and B team Juventus Primavera

Unlimited Airtel Free Browsing Cheat for August 2018

Arewainfinity

SEARCH

FREE DATA

Unlimited Airtel Free Browsing Cheat for August 2018



Publisher

on

 August 6, 2018

By

 Itx enuwa

SHARE

TWEET

In the post, I’ll be sharing with you, Airtel Free Data Bonus Codes for June 2018 and you will be able to enjoy Unlimited Airtel Free Browsing Cheat for August 2018.



Also Read: New Airtel Data Plan Gets You N100 for 2GB and N500 for 10GB

How to Get Unlimited Airtel Free Browsing Cheat for August 2018

It’s simple. Just dial the following Airtel Free Data Bonus Codes below.

*141*13*200# gives 200MB Airtel free data.

*141*13*100# gives 100MB Airtel free data.

*141*13*50# gives 50MB free Airtel data.

*141*13*1# gives 1MB free Airtel data.

You only need to dial those codes to find out which one works out for you.
         How to check Airtel Free Data Bonus Balance

To Check Airtel Free Data Bonus Balance, Simply dial *140# or *223#.

Good luck!


Sunday, August 5, 2018

Mataimakin gwamnan jihar Kano Farfesa Hafiz Abubakar ya yi murabus


Mataimakin gwamnan jihar Kano, Farfesa Hafiz Abubakar ya yi murabus bayan an shafe watanni ana takun saka tsakaninsa da gwamnan.
Mataimakin gwamnan ya sanar da murabus din nasa ne a wata wasika da ya mika ma gwamnan jihar Dr. Abdullahi Ganduje.
A cikin wasikar, ya ce ya so ya cigaba da rike mukamin mataimakin gwamna har zuwa karshen wa'adin mulkin da aka zabe su, amma ya sauka ne saboda matsalolin da suka dabaibaye dangantakarsa da gwamnan jihar:
"Ina sanar da kai cewa na yanke shawarar sauka daga mukamin mataimakin gwamnan jihar Kano daga ranar Asabar 4 ga watan Agusta, 2018.
A cikin wasikar, ya kara da cewa, "Idan baka manta ba mai girma gwamna, na sha jan hankalinka ga wasu batutuwa da ka iya tada husumar da muke fuskanta a yau, amma kokarin nawa bai yi nasara ba."
Kwamishinan watsa labarai na jihar Kano, Muhammad Garba, ya tabbatar da aukuwar wannan lamarin.
A wata hira da yayi da BBC, kwamishinan ya ce mataimakin gwamnan ya mika takardar barin aiki a fadar gwamnatin jihar Kano.
"Na bincika, kuma na tabbatar da cewa ya gabatar da wannan takarda a gidan gwamnati a yau din nan, kuma mun duba takardar da abin da ta kunsa."
Kwamishinan ya kara da cewa, "Abin da yake nunawa shi ne cewa ya bar aiki a matsayinsa na mataimakin gwamnan jihar Kano."
Da aka tambaye shi ko gwamnan jihar Kano ya amince da wannan mataki na mataimakin nasa, sai Kwamishinan ya ce:
"Mai girma gwamna na nazarin wannan takarda."
A baya bayan nan ne mataimakin gwamnan ya rubuta wata wasika ga hukumomin tsaron Najeriya, inda yake neman da su dauki mataki akan abin da ya kira wata barazana da jami'an gwamnatin jihar Kano ke yi ga lafiyarsa.

Glo Free Browsing 2018 On Stark VPN - Latest Glo Cheat

Glo Cheat APN (Access Point Name)

• Goto settings and use this glo manual APN below
✓ Name: Nairabit Glo (or any name you can think of)
✓ APN - glo flat
✓ Username - flat
✓ Password - flat
Leave other fields the way the are and proceed to the next step.

• Download Stark VPN from the Link provided at the bottom (end) of this article.

• Install and open the app for free browsing
• Tap on Tweak and Choose Custom


• Next Tap on  the red button close to "tweak" that has "Custom" written on it.
• On the Custom Settings page tap on  Select Connection Mode - Choose HT

• Server Port - input 80




• Host Header - input 10.105.72.3

• Finally, go back and tap on the red disconnect button to connect.

Fadar shugaban kasa ta tabbatar da karbar tsohon gwamna a PDP kuma Sanata mai ci zuwa APC

Enang, Akpabio da Buhari a fadar gwamnatin tarayya



Babban mai bawa shugaban kasa shawara a kan harkokin da suka shafi majalisar dattijai, Ita Enang, ya tabbatar da dawowar tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom, Godswill Akpabio, zuwa jam’iyyar APC daga jam’iyyar PDP.

Enang ya sanar da hakan ne a jiya, Asabar, a shafinsa na Tuwita tare da bayyana cewar za a yi bikin karbarsa ranar 8 ga watan Agusta a jiharsa ta Akwa Ibom.

“Ina mai tabbatar da tabbatarwa da jam’iyyar APC cewar, kamar yadda muka bayyana a baya, za a karbi Godswill Akpabio zuwa APC a ranar 8 ga watan Agusta a jihar Akwa Ibom”, kamar yadda sanarwar ta bayyana.

An dade ana jitar-jitar cewar tsohon gwamnan zai koma jam’iyyar APC musamman ganin yadda ya cigaba da kauracewa taron jam’iyyar PDP

A daren ranar juma’a ne wani jigo a PDP ya shaidawa jaridar The Nation cewar jam’iyyar ta aike da wakilci domin rokon shi a kan kada ya fita “amma ba zamu iya batawa gwamnan jihar, Udom Emmanuel, domin mu faranta masa ba saboda gwamna shine jagoran jam’iyya a jiha.”
Akpabio ya yanke shawarar fita daga PDP tun ranar 24 ga watan Yuli amma sai shugaban majalisar dattijai, Bukola Saraki, ya ki sanar da majalisa saboda wasu dalilan siyasa.

Tun bayan wannan lokacin ya fara nuna alamun ya bar PDP ta hanyar kin halartar taron jam’iyyar har wanda aka shirya domin karbar wadanda suka fita daga APC da suka hada har da Saraki da Aminu Waziri Tambuwal na Sokoto, da gwamna Samuel Ortom na Benuwe, da sauran su.

Kayi search wanan Page domin samun sababbin lab


https://arewainfiniti.blogspot.com

Bambarakwai: ‘Yan Shi’a sun yi Mauludin Annabi Isa a Kaduna, duba hotunan

 Duba wanan hoton




Arewainfinite.blogspot.com ta ci karo da wani labari a dandalin sada zumunta dake nuna hotunan mabiya Shi’a yayin gudanar da maulidin Annabi Isa (A.S).
Lamarin ya daurewa ragowar musulmai kai matuka tare da saka wasu yin tambayar ko ya halatta musulmi ya yi mauludin wani annabi bayan annabi Muhammad (SAW).

Ga wasu daga cikin hotunan da aka dauka yayin gudanar da mauludin a yankin gabashin jihar Kaduna.
Yan Shi’a sun yi Mauludin Annabi Isa a Kaduna, duba hotuna

Saturday, August 4, 2018

Mutum 18 sun mutu a hatsarin jirgi mai saukar angulu a Rasha

Mutum 18 sun mutu a wani hatsarin jirgin mai saukar angulu a yankin arewa maso yammacin Saiberiya na kasar Rasha, kamar yadda jami'ai daga yankin suka bayyana.

Jami'ai masu bayar da taimakon gaggawa sun ce jirgin samfurin MI-8 ya fadi ne da karfe 10 da minti 20 agogon yankin (karfe 3:20 agogon GMT) kimanin kilomita 180 daga garin Igarka da ke yankin Krasnoyarsk.

Dukkan wadanda ke cikin jirgin sun mutu - akwai matuka jirgin su uku da fasinjoji 15.

Jirgin na kan hanyarsa ta jigilar ma'aikata masu aiki a wata tashar da ake hako man fetur ne, kuma jami'an 'yan sanda sun fara gudanar da bincike.

An dawo da 'yan Najeriya da suka makale a Rasha

Rasha 2018: 'Yan Kenya na fushi da 'yan majalisarsu

Bayanan farko sun ce farfelolin jirgin sun daki wasu kaya da wani jirgin mai saukar angulu ke dauke da su ne jim kadan bayan ya tashi, wanda yayi sanadin fadowarsa kasa inda nan take ya kama da wuta.

Amma daya jirgin ya sami sauka babu wata matsala.

Dukkan jiragen mallakin kamfanin Utair ne wanda kuma na gwamnatin Rasha ne.

Kamfanin dillacin labarai na Rasha TASS ya ruwaito cewa tuni aka dauko bakin akwatin jirgin domin gudanar da cikakken bincike akai.

How to create channel

This is how to create a YouTube channel bayv following this procedure