Wacece Jaruma maryam yahaya nasan da yawa wasunku sun san wace maryam yaha a wannan lokacin.
Jarumar tafara harkar film da kamar dama Inda yanzu tauraruwarta take haskawa yadda ba’a tunani nasan kunsan haka.
Fim din da jarumar tayi suna shine Mansoor wanda shine fim dinta na farko kuma akansa tayi suna sosai sai kuma mijin yarinya inda a yanzu kuma ake shirya fim din mariya da ita.
Gwamnonin Jihohi 36 sun tattauna matsalar tsaro da karancin Fetur
Gwamnonin jihohin Najeriya sun goyi bayan a kashe kudi dala biliyan daya domin yaki da kungiyar Boko Haram a arewa maso gabashin kasar.
Gwamnan Jihar Zamfara Abdul'aziz Yari shugaban gwamnonin jihohin kasar 36 ne ya sanar da matakin a taron majalisar zartarwa da aka gudanar, wanda Farfesa Yemi Osibanjo ya jagoranta a fadar shugaban kasa a Abuja.
Gwamnan Jihar Edo Godwin Obaseki ya shaidawa manema labarai cewa gwamnonin sun amince gwamnatin Tarayya ta kashe kudi dala biliyan daya domin yakar Boko Haram.
Za a dai kashe kudaden ne daga asusun rarar kudin mai na kasar.
Gwamnonin sun ce sun amince a kashe kudaden ne saboda ci gaban da aka samu a yaki da Boko Haram.
Boko Haram dai na ci gaba da zama barazana a arewa maso gabashin kasar, inda mayakan kungiyar ke ci gaba da kai hare-haren kunar bakin wake tare da kashe fararen hula.
Gwamnonin kuma sun tattauna matsalar karancin fetur da ake fuskanta a sassan Najeriya, inda karamin ministan albarkatun mai ya yi alkawalin cewa za a kawo karshen matsalar nan da sa'o'i 48.
Har yanzu ana fama da dogayen layi a gidajen mai a manyan biranen Najeriya, kasar da ta fi arzikin mai a nahiyar Afirka.
Gwamnonin Jihohi 36 sun tattauna matsalar tsaro da karancin Fetur
Gwamnonin jihohin Najeriya sun goyi bayan a kashe kudi dala biliyan daya domin yaki da kungiyar Boko Haram a arewa maso gabashin kasar.
Gwamnan Jihar Zamfara Abdul'aziz Yari shugaban gwamnonin jihohin kasar 36 ne ya sanar da matakin a taron majalisar zartarwa da aka gudanar, wanda Farfesa Yemi Osibanjo ya jagoranta a fadar shugaban kasa a Abuja.
Gwamnan Jihar Edo Godwin Obaseki ya shaidawa manema labarai cewa gwamnonin sun amince gwamnatin Tarayya ta kashe kudi dala biliyan daya domin yakar Boko Haram.
Za a dai kashe kudaden ne daga asusun rarar kudin mai na kasar.
Gwamnonin sun ce sun amince a kashe kudaden ne saboda ci gaban da aka samu a yaki da Boko Haram.
Boko Haram dai na ci gaba da zama barazana a arewa maso gabashin kasar, inda mayakan kungiyar ke ci gaba da kai hare-haren kunar bakin wake tare da kashe fararen hula.
Gwamnonin kuma sun tattauna matsalar karancin fetur da ake fuskanta a sassan Najeriya, inda karamin ministan albarkatun mai ya yi alkawalin cewa za a kawo karshen matsalar nan da sa'o'i 48.
Har yanzu ana fama da dogayen layi a gidajen mai a manyan biranen Najeriya, kasar da ta fi arzikin mai a nahiyar Afirka.
A ranar 13 ga watan Disamba ne kungiyar hadin kan musulmai ta OIC ta yi taro na musamman a Istanbul kan rikicin da ya kunno kai kan Birnin Kudus
Majalisar tabbatar da shari'ar musulunci a Najeriya ta soki lamirin Shugaban kasar Muhammadu Buhari, saboda rashin halartar taron kungiyar kasashe musulmi ko kuma OIC a kasar Turkiyya.
Taron dai wanda aka yi a kasar Turkiyya ya yi Allah wadai da matakin Amurka na daukar Kudus a matsayin babban birnin kasar Isra'ila.
Babban sakataren kungiyar Malam Nafi'u Baba-Ahmed, ya shaida wa BBC cewa matsayar da suka dauka ita ce za su yi kokarin ganawa da Shugaba Buhari don su nuna masa cewa ba a yi musu adalci.
Ya ce: "A yanzu haka babu abun da musulmai suka fi mayar da hankali a kai irin rikicin Kudus, an kira dukkanin shugabannin kasashen musulmai wanda Najeriya tana ciki, amma sai ya yi tafiyarsa Faransa taron sauyin yanayi.
"Wanne ya fi muhimmanci tsakanin biyun? Mafi yawan 'yan Najeriya musulmai ne kuma mafi yawan wadanda suka zabe shi musulmai ne, abun nan kuma ya dame su, da ya je ai da ya share musu hawaye," in ji Malam Nafi'u Baba-Ahmed.
Malam Nafi'u ya kara da cewa a yanzu duk wani musulmi ya kullaci Shugaba Buhari kan wannan lamarin.
Sai dai BBC ta yi kokarin jin ta bakin bangaren shugaban kasa kan wannan sukar amma har zuwa lokacin wallafa labarin ba mu yi katarin samunsu ba.
A ranar 13 ga watan Disamba ne kungiyar hadin kan musulmai ta OIC ta yi taro na musamman kan rikicin da ya kunno kai kan mayar da Kudus babban birnin Isra'ila da Amurka ta yi a baya-bayan nan.
Mafi yawan shugabannin kasashen musulmai na kungiyar sun halarci taron.
Ku latsa alamar lasifikar da ke kasa don sauraron cikakkiyar hirar tasa da Mukhtari Adamu Bawa na BBC:
A ranar 13 ga watan Disamba ne kungiyar hadin kan musulmai ta OIC ta yi taro na musamman a Istanbul kan rikicin da ya kunno kai kan Birnin Kudus
Majalisar tabbatar da shari'ar musulunci a Najeriya ta soki lamirin Shugaban kasar Muhammadu Buhari, saboda rashin halartar taron kungiyar kasashe musulmi ko kuma OIC a kasar Turkiyya.
Taron dai wanda aka yi a kasar Turkiyya ya yi Allah wadai da matakin Amurka na daukar Kudus a matsayin babban birnin kasar Isra'ila.
Babban sakataren kungiyar Malam Nafi'u Baba-Ahmed, ya shaida wa BBC cewa matsayar da suka dauka ita ce za su yi kokarin ganawa da Shugaba Buhari don su nuna masa cewa ba a yi musu adalci.
Ya ce: "A yanzu haka babu abun da musulmai suka fi mayar da hankali a kai irin rikicin Kudus, an kira dukkanin shugabannin kasashen musulmai wanda Najeriya tana ciki, amma sai ya yi tafiyarsa Faransa taron sauyin yanayi.
"Wanne ya fi muhimmanci tsakanin biyun? Mafi yawan 'yan Najeriya musulmai ne kuma mafi yawan wadanda suka zabe shi musulmai ne, abun nan kuma ya dame su, da ya je ai da ya share musu hawaye," in ji Malam Nafi'u Baba-Ahmed.
Malam Nafi'u ya kara da cewa a yanzu duk wani musulmi ya kullaci Shugaba Buhari kan wannan lamarin.
Sai dai BBC ta yi kokarin jin ta bakin bangaren shugaban kasa kan wannan sukar amma har zuwa lokacin wallafa labarin ba mu yi katarin samunsu ba.
A ranar 13 ga watan Disamba ne kungiyar hadin kan musulmai ta OIC ta yi taro na musamman kan rikicin da ya kunno kai kan mayar da Kudus babban birnin Isra'ila da Amurka ta yi a baya-bayan nan.
Mafi yawan shugabannin kasashen musulmai na kungiyar sun halarci taron.
Ku latsa alamar lasifikar da ke kasa don sauraron cikakkiyar hirar tasa da Mukhtari Adamu Bawa na BBC:
Kakakin gwamnatin Kano ya ce Gwamna Ganduje da Farfesa Abubakar suna zaune lafiya
Mataimakin gwamnan Kano da ke arewacin Najeriya, Farfesa Hafiz Abubakar, ya ce ba zai sake tsayawa takara tare da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje a zaben 2019 ba.
Farfesa Hafiz ya bayyana haka ne a gidan Mambayya da ke birnin na Kano cikin fushi.
Ya kara da cewa idan sun kammala wa'adin shugabancinsu a shekarar 2019 zai koma Jami'ar Bayero domin ya ci gaba da koyarwa kamar yadda yake yi kafin ya zama mataimakin gwamna.
Ya bayyana cewa wasu shugabannin jam'iyyarsu ta APC sun je mazabarsa ta Mandawari sun cire kanensa wanda shi ne shugaban mazabar na jam'iyyar APC, sannan suka cire hotunansa sannan suka maye gurbinsu da na wasu mutane daban.
"Lokacin da aka sa ni takarar mataimakin gwamna suka ga dama suka sa hotona da na gwamna da na shugaban kasa da kuma na jagora [Rabi'u Musa Kwankwaso, tsohon gwamna], amma yanzu suna bukatar a share hotunana. Kuma don karin cin mutunci sun maye gurbin hotona da na wasu a mahaifata", in ji mataimakin gwamnan.
Mataimakin gwamnan bai fito fili ya soki Gwamna Ganduje ba, sai dai wasu na ganin wasu 'yan siyasa da ke kusa da gwamnan ba sa son a ci gaba da gudanar da al'amura da shi.
Sai dai daraktan harkokin watsa labarai na gwamnan Salihu Tanko Yakasai ya shaida wa BBC cewa Gwamna Ganduje bai san da abubuwan da suka faru ba, yana mai cewa zai dauki matakin gyara su.
A cewarsa, gwamnan da mataimakinsa na zaune lafiya kuma babu abin da zai hada su rigima.
Kazalika wata sanarwa da kwamishinan watsa labaran jihar, Muhammad Garba ya fitar ta ce Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya yi matukar kaduwa da jin bayanan mataimakinsa.
"Gwamna ya bayar da umarni a gaggauta mayar da shugaban jam'iyyar da aka cire, kana ya yi kira ga 'yan siyasa da a kodayaushe su rika tuntubar shugabannin jam'iyya da kuma 'yan siyasar da ke rike da manyan ofisoshi kafin su aiwatar da wata manufa wacce ka iya jawo ce-ce-ku-ce", in ji sanarwar.
Ko da yake har yanzu Gwamna Ganduje bai fito fili ya ce zai sake tsayawa takara a shekarar 2019 ba amma masana harkokin siyasa na ganin da wuya ya ce ba zai yi takarar ba kasancewa wannan shi ne wa'adinsa na farko cikin wa'adi biyu da kundin tsarin mulki ya ba shi ikon nema.
Farfesa Hafiz Abubakar dai makusanci ne ga tsohon gwamnan Kano Rabi'u Musa Kwankwaso, wanda ke takun saka da Gwamna Ganduje tun bayan zaben 2015..
Kakakin gwamnatin Kano ya ce Gwamna Ganduje da Farfesa Abubakar suna zaune lafiya
Mataimakin gwamnan Kano da ke arewacin Najeriya, Farfesa Hafiz Abubakar, ya ce ba zai sake tsayawa takara tare da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje a zaben 2019 ba.
Farfesa Hafiz ya bayyana haka ne a gidan Mambayya da ke birnin na Kano cikin fushi.
Ya kara da cewa idan sun kammala wa'adin shugabancinsu a shekarar 2019 zai koma Jami'ar Bayero domin ya ci gaba da koyarwa kamar yadda yake yi kafin ya zama mataimakin gwamna.
Ya bayyana cewa wasu shugabannin jam'iyyarsu ta APC sun je mazabarsa ta Mandawari sun cire kanensa wanda shi ne shugaban mazabar na jam'iyyar APC, sannan suka cire hotunansa sannan suka maye gurbinsu da na wasu mutane daban.
"Lokacin da aka sa ni takarar mataimakin gwamna suka ga dama suka sa hotona da na gwamna da na shugaban kasa da kuma na jagora [Rabi'u Musa Kwankwaso, tsohon gwamna], amma yanzu suna bukatar a share hotunana. Kuma don karin cin mutunci sun maye gurbin hotona da na wasu a mahaifata", in ji mataimakin gwamnan.
Mataimakin gwamnan bai fito fili ya soki Gwamna Ganduje ba, sai dai wasu na ganin wasu 'yan siyasa da ke kusa da gwamnan ba sa son a ci gaba da gudanar da al'amura da shi.
Sai dai daraktan harkokin watsa labarai na gwamnan Salihu Tanko Yakasai ya shaida wa BBC cewa Gwamna Ganduje bai san da abubuwan da suka faru ba, yana mai cewa zai dauki matakin gyara su.
A cewarsa, gwamnan da mataimakinsa na zaune lafiya kuma babu abin da zai hada su rigima.
Kazalika wata sanarwa da kwamishinan watsa labaran jihar, Muhammad Garba ya fitar ta ce Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya yi matukar kaduwa da jin bayanan mataimakinsa.
"Gwamna ya bayar da umarni a gaggauta mayar da shugaban jam'iyyar da aka cire, kana ya yi kira ga 'yan siyasa da a kodayaushe su rika tuntubar shugabannin jam'iyya da kuma 'yan siyasar da ke rike da manyan ofisoshi kafin su aiwatar da wata manufa wacce ka iya jawo ce-ce-ku-ce", in ji sanarwar.
Ko da yake har yanzu Gwamna Ganduje bai fito fili ya ce zai sake tsayawa takara a shekarar 2019 ba amma masana harkokin siyasa na ganin da wuya ya ce ba zai yi takarar ba kasancewa wannan shi ne wa'adinsa na farko cikin wa'adi biyu da kundin tsarin mulki ya ba shi ikon nema.
Farfesa Hafiz Abubakar dai makusanci ne ga tsohon gwamnan Kano Rabi'u Musa Kwankwaso, wanda ke takun saka da Gwamna Ganduje tun bayan zaben 2015..
A zamanta a yau, kotun ta yanke hukuncin cewa Mista Saraki bai bayar da gamsasshiyar amsa kan uku daga cikin tuhume-tuhume 18 da aka masa ba.
Masu shari'ar uku da suka jagorancin zaman kotun karkashin alkali Tinuade Akomolafe-Wilson, sun yi watsi da sauran tuhume-tuhume 15 din da gwamantin Najeriyar ta yi wa Saraki.
Hakkin mallakar hotoGETTY IMAGESImage captionAna Tuhumar Bukola Saraki da rashin yin gaskiya wajen bayyana kadarorinsa a lokacin da yake gwamnan jihar Kwara
Sai dai kuma wata sanarwa daga ofishin watsa labaran Bukola Saraki ta ce shugaban majalisar dattawan Najeriyar zai daukaka kara kan hukuncin.
Shi kuwa lauyan gwamnatin Najeriya kan shari'ar, Rotimi Jacobs, ya ce zai yi nazari kan hukuncin kotun kafin ya yanke shawara kan matakin da zai dauka.
Champions League last-16 draw: Anxiety as Barca, Madrid, Tottenham, City, Man Utd know foes
EMMANUEL OKOGBA
The stage is set for today’s Champions League round of 16 draw, with the likes of Real Madrid, Chelsea, Barcelona, Man City, Man Utd and Tottenham set to know who they will face in the first knock-out stage of Europe’s elite competition.
The draw will take place at Uefa headquarters in Nyon, Switzerland . The draw is set to get underway at 11am GMT.
With all the English sides involved in Champions Leaguefootball this year now safely thorough to the knockout stages, thoughts will be turning to the draw for the round of 16
Given the form of the likes of Real Madrid and Bayern Munich, who both finished second in their respective groups, the draw looks to be an enticing one this season.
After finishing second in their group, Chelsea now face the daunting prospect of a potential tie against Barcelona or Paris Saint-Germain.
There will be two seeded pots to draw from. The first pot being made up of group winners and the second runners-up.
16 sides will be drawn from the hat in Nyon, though no team can play another from their group or domestic division at this stage.
The teams in the draw are FC Basel, PSG, Bayern, Roma, Chelsea, Barcelona, Juventus, Liverpool, Sevilla, Man City, , Shakhtar Donetsk, Besiktas, Porto, Tottenham and holders Real Madrid
And Mauricio Pochettino says that any team Tottenham face in the next round of the Champions League will be tough and that he has no preference on who they draw next.
While many fans will be keen to avoid the the likes of Bayern or Juventus, Pochettino insists he will take any tie in the round of 16.
“No, no preference,” Pochettino said when asked who he would like to face.
Champions League last-16 draw: Anxiety as Barca, Madrid, Tottenham, City, Man Utd know foes
EMMANUEL OKOGBA
The stage is set for today’s Champions League round of 16 draw, with the likes of Real Madrid, Chelsea, Barcelona, Man City, Man Utd and Tottenham set to know who they will face in the first knock-out stage of Europe’s elite competition.
The draw will take place at Uefa headquarters in Nyon, Switzerland . The draw is set to get underway at 11am GMT.
With all the English sides involved in Champions Leaguefootball this year now safely thorough to the knockout stages, thoughts will be turning to the draw for the round of 16
Given the form of the likes of Real Madrid and Bayern Munich, who both finished second in their respective groups, the draw looks to be an enticing one this season.
After finishing second in their group, Chelsea now face the daunting prospect of a potential tie against Barcelona or Paris Saint-Germain.
There will be two seeded pots to draw from. The first pot being made up of group winners and the second runners-up.
16 sides will be drawn from the hat in Nyon, though no team can play another from their group or domestic division at this stage.
The teams in the draw are FC Basel, PSG, Bayern, Roma, Chelsea, Barcelona, Juventus, Liverpool, Sevilla, Man City, , Shakhtar Donetsk, Besiktas, Porto, Tottenham and holders Real Madrid
And Mauricio Pochettino says that any team Tottenham face in the next round of the Champions League will be tough and that he has no preference on who they draw next.
While many fans will be keen to avoid the the likes of Bayern or Juventus, Pochettino insists he will take any tie in the round of 16.
“No, no preference,” Pochettino said when asked who he would like to face.