Majalisar Borno Ta Tsayar Da Shettima Takarar Sanata - arewastar arewastar: Majalisar Borno Ta Tsayar Da Shettima Takarar Sanata

Pages

Featured Featured
how-to-use-your-android-device-as
Techwise Blogger Template By 24clan Team
dent-free-data
Liberty 3 Column Blogger Template By 24clan Team
9mobile-special-offer
Publisher V7.5.1 Premium - WordPress News Template By 24clan Team
mtn-double-data-cheat
Sahifa v5.6.10 Premium Wp Theme By 24clan


Monday, July 9, 2018

Majalisar Borno Ta Tsayar Da Shettima Takarar Sanata

Majalisar Borno Ta Tsayar Da Shettima Takarar Sanata
__¥___
*
'Yan majalisar dokokin jihar Borno sun nemi Gwamnan jihar, Kashim Shettima kan ya fito takarar kujerar dan majalisar Dattawa na Borno ta Tsakiya.

Kakakin Majalisar, Abdulkarim Lawan ya ce, ya zama dole Gwamnan ya fito takara don al'ummar mazabarsa sun amfana da irin kwarewarsa da iliminsa. Tun da farko dai, Gwamnan Shetiima ya fito fili ya nuna cewa idan har wa'adinsa ya cika, zai koma aikin koyarwa ne.

Copy the link below and Share with your Friends:

Download Our Official Android App on Google Playstore HERE
OR
Download from another source HERE



No comments:

Post a Comment