__¥___
*
'Yan majalisar dokokin jihar Borno sun nemi Gwamnan jihar, Kashim Shettima kan ya fito takarar kujerar dan majalisar Dattawa na Borno ta Tsakiya.
Kakakin Majalisar, Abdulkarim Lawan ya ce, ya zama dole Gwamnan ya fito takara don al'ummar mazabarsa sun amfana da irin kwarewarsa da iliminsa. Tun da farko dai, Gwamnan Shetiima ya fito fili ya nuna cewa idan har wa'adinsa ya cika, zai koma aikin koyarwa ne.
Copy the link below and Share with your Friends:
No comments:
Post a Comment