Kanawa sun nuna wa mutanen Kudu yadda nake da gata – Buhari - arewastar arewastar: Kanawa sun nuna wa mutanen Kudu yadda nake da gata – Buhari

Pages

Featured Featured
how-to-use-your-android-device-as
Techwise Blogger Template By 24clan Team
dent-free-data
Liberty 3 Column Blogger Template By 24clan Team
9mobile-special-offer
Publisher V7.5.1 Premium - WordPress News Template By 24clan Team
mtn-double-data-cheat
Sahifa v5.6.10 Premium Wp Theme By 24clan


Saturday, December 9, 2017

Kanawa sun nuna wa mutanen Kudu yadda nake da gata – Buhari

Kanawa sun nuna wa mutanen Kudu yadda nake da gata – Buhari




Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce jama'ar jihar Kano sun nuna wa jama'ar kudancin kasar cewa har yanzu yana da gata.
Shugaban ya bayyana hakan a Kano lokacin da yake jawabi yayin da yake ziyarar kwana biyu.
Ya ce sun yi yakin neman zabe a shekarar 2015 a kan abubuwa uku wato: matsalar tsaro da batun tattalin arziki da kuma matsalar cin hanci da karbar rashawa.
Shugaba Buhari ya ce abin da ya fi ba shi wahala a tsawon mulkinsa na fiye da shekara biyu "shi ne hana yaki da cin hanci da rashawa."
Daga nan ya ba da labarin yadda ya yi yaki da cin hanci da rashawa yayin da yake jaorantar kasar a karkarshin mulkin soja wato a tsakanin shekarun 1983 zuwa 1985.
Ya ce yanzu ba zai iya yakar cin hanci da irin wancan tsohon salon da ya yi amfani da shi ba a wancan lokacin.


Copy the link below and Share with your Friends:

Download Our Official Android App on Google Playstore HERE
OR
Download from another source HERE



No comments:

Post a Comment